Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar
Bayanai
Iri national sports team (en) Fassara
Ƙasa Nijar

Kungiyar kwallon kwando ta maza ta Nijar, ita ce kungiyar Nijar da take wakiltar Nijar a wasannin kasa da kasa. Kungiyar Tarayyar Nigérienne de Basket-Ball (FENIBASKET) ce ke gudanar da ita. [1]

Nijar ta yi fice a gasar kwallon Kwando ta Afirka a shekarar 1968, lokacin da Nijar ta kare a matsayi na 8 bayan da ta doke Cote d'Ivoire da ci 73–62.

Rikodin gasa[gyara sashe | gyara masomin]

Wasannin Olympics na bazara[gyara sashe | gyara masomin]

Tukuna ba ta samu cancanta shiga ba.

Gasar cin kofin duniya[gyara sashe | gyara masomin]

Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.

Gasar Cin Kofin Afrika FIBA[gyara sashe | gyara masomin]

Shekara Matsayi Gasar Mai watsa shiri
1968 8 FIBA Gasar Cin Kofin Afirka 1968 Casablanca, Morocco

Wasannin Afirka[gyara sashe | gyara masomin]

Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.

Fitattun 'yan wasa[gyara sashe | gyara masomin]

Fitattun 'yan wasan Nijar na yanzu:Template:FIBA roster header Template:FIBA player

|}


Legend
  • Club – describes current club
  • Age – describes age on 15 May 2017

|}

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. FIBA National Federations – Niger Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine, fiba.com, accessed 26 January 2014.