Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar
Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | national sports team (en) |
Ƙasa | Nijar |
Kungiyar kwallon kwando ta maza ta Nijar, ita ce kungiyar Nijar da take wakiltar Nijar a wasannin kasa da kasa. Kungiyar Tarayyar Nigérienne de Basket-Ball (FENIBASKET) ce ke gudanar da ita. [1]
Nijar ta yi fice a gasar kwallon Kwando ta Afirka a shekarar 1968, lokacin da Nijar ta kare a matsayi na 8 bayan da ta doke Cote d'Ivoire da ci 73–62.
Rikodin gasa[gyara sashe | gyara masomin]
Wasannin Olympics na bazara[gyara sashe | gyara masomin]
Tukuna ba ta samu cancanta shiga ba.
Gasar cin kofin duniya[gyara sashe | gyara masomin]
Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.
Gasar Cin Kofin Afrika FIBA[gyara sashe | gyara masomin]
Shekara | Matsayi | Gasar | Mai watsa shiri |
---|---|---|---|
1968 | 8 | FIBA Gasar Cin Kofin Afirka 1968 | Casablanca, Morocco |
Wasannin Afirka[gyara sashe | gyara masomin]
Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.
Fitattun 'yan wasa[gyara sashe | gyara masomin]
Fitattun 'yan wasan Nijar na yanzu:Template:FIBA roster header Template:FIBA player
|}
- Legend
- Club – describes current club
- Age – describes age on 15 May 2017
|}
Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]
- Kungiyar kwallon kwando ta mata ta Nijar
- Tawagar kwallon kwando ta kasa ta Nijar ta kasa da shekaru 19
- Kungiyar kwallon kwando ta kasa ta Nijar ta kasa da kasa da shekaru 17
- Tawagar kasar Nijar 3x3
Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]
- Rikodin Kwando na Nijar Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine a Taskar FIBA
- Yanar Gizo na hukuma
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ FIBA National Federations – Niger Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine, fiba.com, accessed 26 January 2014.