Kungiyar Wasan Kurket ta Ghana
Kungiyar Wasan Kurket ta Ghana | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | sports governing body (en) da cricket federation (en) |
Ƙasa | Ghana |
Kungiyar Wasan Kurket ta Ghana ita ce hukuma mai gudanar da wasannin kurket, a yanzu tana Accra, Ghana. Ƙungiyar Kurket ta Ghana wakiliyar Ghana ce a Majalisar kurket ta Duniya kuma mamba. Ta kasance memba na wannan ƙungiyar tun a shekarar 2002. Haka nan memba ce ta Ƙungiyar Cricket ta Afirka .