Kungiyar Wasan Kurket ta Ghana

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kungiyar Wasan Kurket ta Ghana
Bayanai
Iri sports governing body (en) Fassara da cricket federation (en) Fassara
Ƙasa Ghana

Kungiyar Wasan Kurket ta Ghana ita ce hukuma mai gudanar da wasannin kurket, a yanzu tana Accra, Ghana. Ƙungiyar Kurket ta Ghana wakiliyar Ghana ce a Majalisar kurket ta Duniya kuma mamba. Ta kasance memba na wannan ƙungiyar tun a shekarar 2002. Haka nan memba ce ta Ƙungiyar Cricket ta Afirka .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]