Kwalejin Ma'aikatan Gudanarwa ta Najeriya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kwalejin Ma'aikatan Gudanarwa ta Najeriya
Bayanai
Iri college (en) Fassara
Ƙasa Najeriya

Kwalejin Ma'aikatan Gudanarwa ta Najeriya ita ce jami'ar bayar da digiri dake Topo, wani gari a Badagry, Jihar Legas, kudu maso yammacin Najeriya.[1][2] Gwamnatin tarayyar Najeriya ce ta kafa kwalejin a shekarar 1973 a lokacin mulkin soja a matsayin cibiyar bunkasa harkokin gudanarwa na horar da ma’aikatan gwamnati.[3][4]

Fitattun tsofaffin ɗalibai[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Haruna, Peter Fuseini; Vyas-Doorgapersad, Shikha (19 December 2014). Public Administration Training in Africa. google.co.uk. ISBN 9781482223811.
  2. "ASCON: Pioneering the training of public servants". Daily Independent, Nigerian Newspaper. Archived from the original on 17 April 2015.
  3. "ASCON and pervasive institutional fraud". The Sun News. Archived from the original on 17 April 2015. Retrieved 16 April 2015.
  4. "Looking beyond ASCON in public service exams". tribune.com.ng. Archived from the original on 16 April 2015.