Lisabi Grammar School

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Lisabi Grammar School (LGS) babbar makarantar sakandare ce ta jama'a a jihar Ogun, Najeriya. Yana nan a Idi Aba, Abeokuta. Makarantar ta fara aiki a shekarar 1943, kuma tana daya daga cikin tsofaffin makarantu a jihar Ogun.