Ma'aikatar Sufuri (Najeriya)
Appearance
|
transport ministry (en) | ||||
| Bayanai | ||||
| Position held by head of the organization (en) |
Minister of Transportation (en) | |||
| Ƙasa | Najeriya | |||
| Applies to jurisdiction (en) | Najeriya | |||
| Wuri | ||||
| ||||
Ma'aikatar sufuri reshe ne na gwamnatin tarayyar Najeriya da ke da alhakin lura da zirga-zirgar mutane da kayayyaki a faɗin kasar. Mu'azu Jaji Sambo shi ne Ministan Sufuri, kuma (Ademola Adewole Adegoroye) shi ne Ƙaramin Ministan Sufuri. Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari[1] ne ya naɗa su. Ma'aikatar tana kula da ababen hawa, sufurin jiragen sama, da sufurin jiragen ƙasa, a ƙasar.[2][3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Contact us". www.transportation.gov.ng. Archived from the original on 2020-04-18. Retrieved 2020-04-06. More than one of
|archiveurl=and|archive-url=specified (help); More than one of|archivedate=and|archive-date=specified (help) - ↑ "Ministry of Transportation as a metaphor for why dev't eludes Nigeria". Vanguard News (in Turanci). 2020-02-10. Retrieved 2020-04-06.
- ↑ "Chief Security Officer To Nigeria's Transportation Minister, Amaechi, Dies". Sahara Reporters. 2020-02-18. Retrieved 2020-04-06.
