Mamady Diambou

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mamady Diambou
Rayuwa
Haihuwa Bamako, 11 Nuwamba, 2002 (21 shekaru)
ƙasa Mali
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Tsayi 176 cm

Mamady Diambou[1]

Mamady Diambou (an haife shi 11 ga Nuwamba 2002) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Mali wanda ke taka leda a matsayin tsakiyar wa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta FC Luzern na Swizalan kan aro daga Red Bull Salzburg.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://en.m.wikipedia.org/wiki/Mamady_Diambou