Mark Nwagwu
Mark Nwagwu | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | 5 Mayu 1937 (86 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Karatu | |
Makaranta | Jami'ar Ibadan |
Sana'a | |
Sana'a | Malami da maiwaƙe |
Kyaututtuka |
gani
|
Mamba | Makarantar Kimiyya ta Najeriya |
Mark Nwagwu mawaƙi ne ɗan ƙasar Najeriya, sannan marubuci kuma farfesa a fannin ilimin ƙwayoyin cuta a Jami'ar Ibadan.[1][2] Ayyukansa bayyana a manyan jaridun Najeriya, Vanguard, The Punch, ThisDay da Premium Times.
Rayuwar farko da aiki[gyara sashe | gyara masomin]
An haifi Nwagwu a Obaetiti, Nguru Aboh Mbaise a cikin Jihar Imo. Ya yi aiki a matsayin babban malami a jami’ar Ibadan har zuwa lokacin da ya yi ritaya a shekarar 2002. Har ila yau, Fellow ne a Kwalejin Kimiyya ta Najeriya.[3]
Bibliography[gyara sashe | gyara masomin]
- Write Me A Poem(2021)
- Time Came Upon Me and Other Poems ISBN 9789789211814 (2019)[4]
- Helena Venus (2013)
- Cat Man Dew (2012)
- Helen Not-of-Troy (2009)
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Sunday Ehigiator (29 March 2021). "'Write Me a Poem' Launch on World Poetry Day". ThisDay Newspaper. Retrieved August 12, 2021.
- ↑ "mark nwagwu - mark nwagwu Biography". Poem Hunter. Retrieved August 12, 2021.
- ↑ "Fellowship | The Nigerian Academy of Science". October 13, 2016.
- ↑ Diamond, Maria (March 27, 2019). "Nwagwu dedicates new poetry collection to late wife, Helen". The Guardian Newspaper. Retrieved August 12, 2021.