Matameye (gari)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Matameye

Wuri
Map
 13°25′22″N 8°28′30″E / 13.4228°N 8.475°E / 13.4228; 8.475
JamhuriyaNijar
Yankin NijarYankin Zinder
Department of Niger (en) FassaraMatameye (sashe)
Yawan mutane
Faɗi 58,025
Labarin ƙasa
Altitude (en) Fassara 422 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Matameye gari ne, da ke a yankin Zinder, a ƙasar Nijar. Shi ne babban birnin sashen Matameye. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, jimilar mutane 58 025 ne.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]