Mavis Ogun

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mavis Ogun
Rayuwa
Haihuwa 24 ga Augusta, 1973 (50 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Mavis Ogun (an haife ta a 24 ga watan Agusta 1973) ita ne yar wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijeriya wanda ta taka leda a matsayin mai kare ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Nijeriya .[1] Ta kasance daga cikin ƙungiyar a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA 1991, 1995 FIFA ta Duniya da Kwallon Kafa ta Mata ta FIFA 1999 . wannan nasarace babba a gareta samun damar bugawa kasarta.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2017-05-10. Retrieved 2020-11-09.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Mavis Ogun – FIFA competition record