Melisa Matheus

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Melisa Matheus
Rayuwa
Haihuwa 14 ga Yuni, 1998 (25 shekaru)
ƙasa Namibiya
Karatu
Harsuna Harshen Namlish
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Melisa Matheus, (an haife ta a ranar 14 ga watan Yunin shekara ta 1998) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Namibia wacce ke taka leda a matsayin Mai tsaron gida a kungiyar Super League ta mata ta Namibia da kuma tawagar,mata ta Namibia . [1]

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Matheus ta buga wa Namibia a babban matakin a lokacin gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2018.[2]

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Matheus ready to fight for number 1 jersey".
  2. "Competitions - 11th Edition Women AFCON- GHANA 2018 - Match Details". CAF.