Jump to content

Mohamed Kamal Ismail

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mohamed Kamal Ismail
Rayuwa
Haihuwa Mit Ghamr (en) Fassara, 13 Satumba 1908
ƙasa Misra
Harshen uwa Egyptian Arabic (en) Fassara
Mutuwa Kairo, 2 ga Augusta, 2008
Karatu
Harsuna Larabci
Egyptian Arabic (en) Fassara
Sana'a
Sana'a Masanin gine-gine da zane

Mohamed Kamal Ismail (محمد كمال اسماعيل) (an haife shi; 13 ga Satumba 1908 - 2 ga Agusta 2008) masanin gine-gine ne ɗan ƙasar Masar.

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Ayyukansa mafi shahara shine faɗaɗa Babban Masallacin Makka[1][2] da Al-Masjid an-Nabawi, da kuma Mogamma da Babban Kotun Masar.[3]

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "د حرمينو د اوسني تعمير او توسيع ابتکار د چا دی؟". nunn.asia. 19 December 2018. Retrieved 23 July 2020.
  2. "Mohamed Kamal Ismail". enggcc.org. Archived from the original on 23 July 2020. Retrieved 23 July 2020.
  3. "Untold Story : Kamaal, The Man Who Designed Makkah & Madina Masajid". ismatimes.com. 2 July 2020. Archived from the original on 24 July 2020. Retrieved 23 July 2020.