Mohamed Simakan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mohamed Simakan
Rayuwa
Haihuwa 6th arrondissement of Marseille (en) Fassara, 3 Mayu 2000 (23 shekaru)
ƙasa Faransa
Gine
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  RB Leipzig (en) Fassara-
  RC Strasbourg (en) Fassara2019-150
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Tsayi 1.87 m

Mohamed Simakan (an haife shi a ranar 3 ga Mayu 2000) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Faransa wanda ke taka leda a matsayin tsakiya ko dama na ƙungiyar Bundesliga RB Leipzig.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]