Jump to content

Muhammad gibrima

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Muhammad Gibrima (an haife shi ranar 19 ga wutan Fabrairu, 1902 - 1975) a garin nguru dake a jihar yobe arewacin najeriya daga kabilar kanuri zuriyar goni girazu

Littafi[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Jihaazu saarihi
  2. Suril musuun
  3. Sidrat Al muntahaa
  4. Far'u an nawaal
  5. Shajarat Al kaun.

Mutuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Ya rasu a shekarar 1975 a garin nguru dake a jihar Yobe a arewacin Najeriya.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]