Mustapha Tauhid Arah

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mustapha Tauhid Arah
Rayuwa
Haihuwa Jihar Neja, 1939 (84/85 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a mai karantarwa, ɗan siyasa da marubuci

Alhaji Mustapha Tauhid Arah, an haife shi ranar 31 ga watan oktoba 1939, a Ărah, Jihar Niger, Najeriya.

Iyali[gyara sashe | gyara masomin]

Yana da mata da yaya Mata hudu da Maza biyar.

Karatu da aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Muye Primary School,1948-52, Abuja (now Suleja) Šecondary School, 1953-57, Ilorin Teachers College, 1960-61, Advanced Teachers College, Kano, 1965-68, Ahmadu Bello University, Žaria, 1971-73 (National Certificate in Education), shugaban makaranta a Ahmadu Bahago College, Minna, 1973-75, shugaba a Government Secondary School, Kontagora, 1975-79, yayi commissioner for Works and Transport, Niger State,1979, Daga baya yayi commissioner for Health, Niger State 1982, yayi commissioner for Agriculture, Niger State, 1982-83, aka daure shi a 1984-85, ya wallafa Nupe-Gwandu Relations in the 18th Century (Gaskiya Corporation, Zaria).[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Africa who's who (2nd ed ed.). London: Africa Books Ltd. 1991. ISBN 0-903274-17-5. OCLC 24954393. Empty citation (help): p.p,324.381|edition= has extra text (help)