Njoku Nnamdi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Njoku Nnamdi
Ɗan Adam
Bayanai
Bangare na Majalisar Wakilai (Najeriya)
Jinsi namiji
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Njoku Nnamdi ɗan siyasar Najeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai ta 4 mai wakiltar mazaɓar Bende ta jihar Abia a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar People's Democratic Party.[1]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "ABIA STATE: List of PDP aspirants for House of representatives". Emma Aziken. South East Nigeria. December 5, 2014. Archived from the original on July 5, 2015. Retrieved July 4, 2015.