Nwakanwa Chimaobi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nwakanwa Chimaobi
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Nwakanwa Chimaobi ɗan siyasar Najeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai ta 4 mai wakiltar Isiala Ngwa North/Isiala Ngwa ta Kudu a jihar Abia a ƙarƙashin jam'iyyar People's Democratic Party.[1]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Tawagar majalisar dokokin Najeriya daga Abia

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2015-07-09. Retrieved 2023-04-07.