Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
.
Gajeren zance na tarihin Ado Ekiti cikin yaren Ado Ekiti daga ɗan asali harshen.
Osogbo (lafazi: /oshogbo/) birni ne, da ke a jihar Osun, a ƙasar Najeriya. Shi ne babban birnin jihar Osun. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2006, jimilar mutane 156,694 ne.