Ousmane Cissokho

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ousmane Cissokho
Rayuwa
Haihuwa Saint-Louis (en) Fassara, 14 ga Janairu, 1987 (37 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
FC Rouen (en) Fassara-
AJ Auxerre (en) Fassara2008-201100
Apollon Limassol FC (en) Fassara2011-2012
Apollon Limassol FC (en) Fassara2011-2012262
FC Rouen (en) Fassara2012-2013297
Nîmes Olympique (en) Fassara2013-
 
Muƙami ko ƙwarewa wing half (en) Fassara
Mai buga tsakiya

Mame Ousmane Cissokho (an haife shi ranar 14 ga watan Janairun 1987) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne kuma ɗan ƙasar Senegal wanda kwanan nan ya taka leda a matsayin ɗan wasan gefe na hagu a ƙungiyar AS Nancy dake Faransa.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Ousmane Cissokho – French league stats at LFP – also available in French
  • Ousmane Cissokho at Soccerway