Paulette Marcelline Adjovi
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | 16 ga Janairu, 1955 (71 shekaru) |
| ƙasa | Benin |
| Karatu | |
| Makaranta |
Jami'ar Abomey-Calavi West London Institute of Higher Education (en) Paris-Sorbonne (1971–2018) (mul) |
| Harsuna | Faransanci |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa, mai aikin fassara da Mai wanzar da zaman lafiya |
Paulette Marcelline Adjovi-Yekpe[1] (an haife ta a ranar 16 ga watan Janairu 1955) 'yar siyasa ce kuma jami'iyyar diflomasiya ta Benin. Ta kasance ministar harkokin waje a takaice a shekarar 2023.[2]
Tarihin Rayuwa
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Adjovi a ranar 16 ga watan Janairu 1955, a Porto-Novo, Benin.[3] Kafin naɗin ta, Adjovi ta kasance jakadiyar Benin a Najeriya. Ita ce kanwar tsohon mataimakin Mathieu Adjovi.[2] Ita ce mace ta biyu da ta yi aiki a wannan matsayi, bayan Mariam Aladji Boni Diallo. [3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Forty-four Civil Societies Write Benin Republic President Over Buratai's Appointment, List 19 Massacres Under Him As Army Chief | Sahara Reporters". Sahara Reporters. 2021-06-23. Retrieved 2023-07-13.
- 1 2 "Affaires étrangères : Paulette Marcelline Adjovi pressentie pour remplacer Agbénonci". Matin Libre (in Faransanci). 2023-05-23. Archived from the original on 2023-06-17. Retrieved 2023-06-17.
- 1 2 Agbayahoun, B. (2023-05-24). "Paulette Marcelline Adjovi promue ministre des Affaires étrangères". Bénin Intelligent (in Faransanci). Archived from the original on 2023-06-07. Retrieved 2023-07-13.