Penda Bah

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Penda Bah
Rayuwa
Haihuwa Gambiya, 17 ga Augusta, 1998 (25 shekaru)
ƙasa Gambiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Kungiyar Kwallon Kafa ta Matan Gambiya 'Yan Kasa da Shekaru 172012-2012
Interior FC (en) Fassara2015-2019
  Gambia women's national football team (en) Fassara2018-
DreamStar F.C. Ladies (en) Fassara2019-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 1.7 m

Penda Bah (an Haife ta 17 ga Agusta 1998) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce 'yar ƙasar Gambiya wanda ke taka leda a matsayin 'yar wasan tsakiya kuma kyaftin ɗin kungiyar mata ta Gambiya.[1][2]

Aikin kulob[gyara sashe | gyara masomin]

Gabanin kakar wasan NWPL na shekarar 2019, Bah ta rattaba hannu kan sabuwar kungiyar Premier ta Mata ta Najeriya, Dream Stars FC.[3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Gambia 'want to prove everybody wrong' against Super Falcons - Penda Bah". Yahoo Sports. Archived from the original on 2019-02-21. Retrieved 2019-02-20.
  2. "Joining Nigeria's Dream Stars Ladies a Dream Come True — Gambia Captain". Dailypost Newspaper. February 15, 2019. Retrieved 2019-02-20.
  3. "Gambia's Penda Bah joins Nigerian side Dream Stars from Interior FC". Goal.com. Retrieved 2019-02-20.
  4. "Penda Bah moves to Nigerian Premier League". Point Newspaper Gambia. Archived from the original on 2019-02-19. Retrieved 2019-02-20.