Rahma Abdulmajid
(an turo daga Rahama Abdulmajid)
Ka duba wannan shafin domin sanin yanda zaka gyara wannan mukalar Koyon rubuta mukala
Akwai yuwar admin ya goge wannan shafin matukar ba'a inganta ta ba. |
Rahma Abdulmajid | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Agege, 1980 (43/44 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Karatu | |
Harsuna | Turanci |
Sana'a | |
Sana'a | marubuci |
An haifi Rahma Sherif Abdul-Majid a shekarar 1980 a Agege, jihar Lagos, Najeriya, mahaifinta Balarabe ne kuma mahaifiya Hausa Fulani. Ta fara karatun Alkur'ani a gidan mahaifinta kuma ta shiga makarantar firamare tana 'yar shekara tara. Ta samu difiloma a shari’ar Shari’a a 2001. Ta wuce zuwa shahararriyar Jami’ar Al-azhar da ke Alkahira don karatun digirin farko a inda ta samu digirin BA a tarihi da karatun duniya. Ta fara rubutu a 1996 kuma ta buga littattafai sama da ashirin. Tana cikin kungiyoyi masu zaman kansu da kungiyoyi masu wayar da kai kuma a yanzu haka ita ce shugabar kungiyar Mace Mutum, wacce take karkashin kungiyar marubutan matan Hausawa a Najeriya.