Jump to content

Rashid Haider

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rashid Haider
Rayuwa
Haihuwa Pabna District (en) Fassara, 15 ga Yuli, 1941
ƙasa British Raj (en) Fassara
Pakistan
Bangladash
Harshen uwa Bangla
Mutuwa Dhaka, 13 Oktoba 2020
Karatu
Harsuna Bangla
Sana'a
Sana'a marubuci
Kyaututtuka
Haider a cikin 2012

Rashid Haider (15 ga Yuli shekara ta 1941 - 13 Oktoba shekara ta 2020) marubuci ne ɗan ƙasar Bangladesh. Littattafan da ya rubuta sun haɗa da Khancay (1975), Nashta Josnay Ekon Aranya (1982), Sadh Ahlad (1985), Andha Kathamala (1987), Asamabriksha (1987) da Mabuhai (1988). Gwamnatin Bangladesh ta ba shi lambar yabo ta Ekushey Padak a shekara ta 2014. An haifeshi a Pabna.

A watan Fabrairun shekara ta 2020, Haider ya sami bugun jini . Ya mutu daga baya a waccan shekarar, a ranar 13 ga Oktoba, yana da shekara 79.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.