Rebecca Kalu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rebecca Kalu
Rayuwa
Haihuwa 12 ga Yuni, 1990 (33 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 1.62 m

Rebecca Kalu (an haife tane a 12 ga watan Yunin,shekara ta alif ɗari tara da casa'in 1990A.C)[1] tana wakiltan Najeriya ne a kungiyar kwallon kafa ta mata ‘yan kasa da shekaru 20 ta Najeriya a matsayin‘ yar wasan tsakiya a gasar cin kofin duniya ta mata na U-20 FIFA da 2008 da 2010, kuma tana cikin tawagar Najeriya a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA na 2011 Ta kasa fitowa fili a gasar.[1][2][3]A matakin kulab, ta buga wa Piteå IF wasa a 2009 a Sweden.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "Rebecca KALU". FIFA. Archived from the original on 22 June 2017. Retrieved 2 February 2017.
  2. "Official squad list 2011 FIFA Women's World Cup". FIFA. 17 June 2011. Archived from the original on 12 July 2011. Retrieved 17 June 2011.
  3. "Nigeria ohne Uwak zur WM". womensoccer.de. 14 June 2011. Archived from the original on 19 July 2011. Retrieved 14 June 2011.