Jump to content

Saddique Boniface

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Saddique Boniface
Member of the 7th Parliament of the 4th Republic of Ghana (en) Fassara

7 ga Janairu, 2017 -
District: Madina Constituency (en) Fassara
Election: 2016 Ghanaian general election (en) Fassara
Member of the 4th Parliament of the 4th Republic of Ghana (en) Fassara

7 ga Janairu, 2005 - 6 ga Janairu, 2009
District: Salaga North Constituency (en) Fassara
Election: 2004 Ghanaian general election (en) Fassara
Member of the 3rd Parliament of the 4th Republic of Ghana (en) Fassara

7 ga Janairu, 2001 - 6 ga Janairu, 2005
District: Salaga North Constituency (en) Fassara
Election: 2000 Ghanaian general election (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Salaga (en) Fassara, 14 Nuwamba, 1960 (63 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Makaranta Kwame Nkrumah University of Science and Technology
University of Essex (en) Fassara
University of Exeter (en) Fassara Master of Arts (en) Fassara : ikonomi
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a civil servant (en) Fassara da ɗan siyasa
Imani
Addini Musulunci
Jam'iyar siyasa New Patriotic Party

Abu-Bakar Siddique Boniface (An haife shi a ranar 14 ga watan Nuwamba, shekara ta 1960) babban ɗan siyasan Kasar Ghana ne kuma a halin yanzu Ministan Jiha a Ofishin Mataimakin Shugaban kasa kuma tsohon ministan biranen ciki da Ci gaban Zongo . [1] Ya kasance Ministan Matasa, Kwadago, da Ayyuka (Ma'aikata, Matasa da Aiki) tsakanin shekaru alif dubu biyu da biyar 2005 da watan Yuli da kuma 2007.shekara ta alif dubu biyu da bakwai A kuma watan Agustan shekara ta alif dubu biyu da bakwai 2007, Boniface ya shiga Ma'aikatar Ruwa, Ayyukan Jama'a da Gidaje a matsayin Ministan gwamnati.

  1. Ansah, Marian Efe (2017-01-12). "Mustapha Hamid is Information Minister nominee". Ghana News. Retrieved 2017-01-12.