Saidat Adegoke
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Haihuwa | Ilorin, 24 Satumba 1985 (40 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Ataka | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Nauyi | 65 kg | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Tsayi | 172 cm | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Saidat Adegoke (an haife shi ishirin da hudu 24 ga watan Satumba shekarar alif dubu daya da dari tara da tamanin da biyar 1985 a Ilorin, Jihar Kwara, Nijeriya) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta Nijeriya.[1]dari
Ayyuka
[gyara sashe | gyara masomin]Adegoke a lokacin bazara shekarar dubu biyu da bakwai 2007 ta fara buga wa Remo Queens wasa daga asalin kasarta Najeriya, a gasar Serie A ta Italiya ga ACF Trento. Bayan wasan farko na Serie A na Trento a cikin wasanni goma sha’shidda 16, ta zira kwallaye uku 3, ta koma a watan Agusta shekarar dubu biyu da takwas 2008 zuwa ACF Milan[2] A Milan ta ci gaba kuma daga bazarar 2011, ta ci kwallaye 19 a wasanni 52.[3] A farkon kakar 2011/2012 ta canza zuwa FCF Como 2000.[4]
Na duniya
[gyara sashe | gyara masomin]Tun a shekarar 2010 take cikin karin rukunin kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya.[5]
Nassoshi
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ London Olympics: Nigeria's worst outing Archived 2013-01-16 at Archive.today
- ↑ Informazioni Giocatore - SAIDAT ADEGOKE[permanent dead link]
- ↑ Scheda su femminile.football.it
- ↑ Scheda calciatrice - Saidat Adegoke Archived 2013-02-13 at Archive.today
- ↑ KASALOY SPORT: AC MILAN GOAL MONGER, SAIDAT AWAITS FALCONS INVITATION