Samir Benamar

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Samir Benamar
Rayuwa
Haihuwa Nador (en) Fassara, 23 ga Augusta, 1992 (31 shekaru)
ƙasa Moroko
Harshen uwa Abzinanci
Karatu
Harsuna Larabci
Abzinanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  FSV Frankfurt (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Samir Benamar (an haife shi a shekara ta 1992) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Morocco . [1]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

FC Gießen[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 2 ga watan Nuwamba na shekara ta 2019, Benamar ya shiga FC Gießen bayan ya kasance ba tare da kulob ba tun lokacin rani 2018. [2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Samir Benamar at WorldFootball.net
  1. "Samir Benamar". worldfootball.net. HEIM:SPIEL. Retrieved 4 October 2016.
  2. FC GIESSEN NIMMT VEREINSLOSEN BENAMAR UNTER VERTRAG, fc-giessen.com, 2 November 2019