Sani Sabulu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Sani Sabulu
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a mawaƙi

Sani Sabulu Shahararen mawaki ne mai salon Magana a harshen Hausa cikin kidan Kalangu.

Asali[gyara sashe | gyara masomin]

Alhaji Sani Sabulu dai dan asalin Kanoma ne da ya ke a cikin karamar hukumar Maru dake yankin jahar Zamfara].

Wakoki[gyara sashe | gyara masomin]

Kaɗan daga cikin wakokin mariganyi Alhaji Sani Sabulu.

  • Yau da gobe gonar Allah.
  • Mai dadiro.
  • Duniya shiga dakin mota.
  • Lokaci, da sauransu.

Iyali[gyara sashe | gyara masomin]

Alhaji Sani Sabulu Kanoma yana da matansa guda 4 sun haɗa da; Masa'uda, da Hajara, da kuma Amina Miskili

Yaran Alhaji Sani Sabulu Kanoma yana da yara kaman haka, zainabu abu.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]