Siti Musdah Mulia

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Siti Musdah Mulia
Rayuwa
Haihuwa South Sulawesi (en) Fassara, 3 ga Maris, 1958 (66 shekaru)
ƙasa Indonesiya
Harshen uwa Indonesian (en) Fassara
Karatu
Makaranta Jakarta State Islamic University (en) Fassara
Indonesian Muslim University of Makassar (en) Fassara 1980)
Alauddin Islamic State University (en) Fassara 1982)
Harsuna Indonesian (en) Fassara
Sana'a
Sana'a marubuci, gwagwarmaya da malamin jami'a
Employers Jakarta State Islamic University (en) Fassara
Ministry of Religious Affairs of Indonesia (en) Fassara
Majelis Ulama Indonesia (en) Fassara
Kyaututtuka
Mamba Indonesian Academy of Sciences (en) Fassara

Siti Musdah Mulia (an haife ta a shekara ta 1958) yar fafutukar kare hakkin mata 'yar Indonesiya ce kuma farfesa a fannin addini. Ita ce mace ta farko da aka nada a matsayin farfesar bincike a Cibiyar Kimiyya ta Indonesiya, kuma a halin yanzu tana karantar da batuttukan siyasar Musulunci a Makarantar Koyon Karatu a Jami'ar Musulunci ta Syarif Hidayatullah . [1] Tun daga shekara ta 2007, Musdah ya zama shugaban kungiyar masu zaman kansu ta Indonesiya kan addini da zaman lafiya, wanda ke da nufin inganta tattaunawa tsakanin addinai mabanbanta a Indonesia.[2] Ta kuma yi aiki a matsayin darekta na Cibiyar Megawati, wani haɗaka masu tunani da nazari wanda tsohon shugaban ƙasar Megawati Soekarnoputri ya kafa.

Rayuwar farko[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Musdah a garin Bone, South Sulawesi, a cikin shekarar 1958, ga wasu dangin musulmi masu ra'ayin mazan jiya. Mahaifinta shugaban musulinci ne na gari wanda ya kasance shugaban bataliyar Darul Islam, yayin da mahaifiyarta ita ce yarinya ta farko daga kauyensu da ta kammala makarantar Islamiyya.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named autogenerated4
  2. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named autogenerated3