Souleymane Karamoko

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Souleymane Karamoko
Rayuwa
Haihuwa Faris, 29 ga Yuli, 1992 (31 shekaru)
ƙasa Faransa
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Paris FC (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Souleymane Karamoko (an haife shi a ranar 29 ga watan Yulin shekarar 1992) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya a ƙungiyar Nancy ta Ligue 2. An haife shi a Faransa, yana buga wa tawagar kasar Mauritaniya wasa.[1]

Sana'a/Aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Karamoko ya fara buga wasa na farko tare da Paris FC a gasar Ligue 2 da ci 2–1 a kan Bourg-en-Bresse a ranar 4 ga watan Agusta shekarar 2017.[2]

Ayyukan kasa[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi a Faransa, Karamoko dan asalin Mauritaniya ne. An kuma kira shi ne domin ya wakilci tawagar 'yan wasan kasar Mauritania a gasar cin kofin kasashen Afirka na shekara ta 2021.[3] Ya kuma yi wasa acikin tawagar kasar Mauritania a wasan sada zumunci da suka yi da Burkina Faso a ranar 30 ga watan Disamban shekarar 2021.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Souleymane Karamoko signe au Paris FC-Paris FC". 24 June 2017.
  2. "LFP.fr-Ligue de Football Professionnel-Domino's Ligue 2-Saison 2017/2018-2ème journée-FBBP 01/Paris FC". www.lfp.fr
  3. Football, CAF-Confedération Africaine du. "Mauritania includes 16-year-old 'prodigy' in provisional squad". CAFOnline.com
  4. Strack-Zimmermann, Benjamin. "Mauritania vs. Burkina Faso (0:0)". www.national-footbal-teams.com

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Souleymane Karamoko at Soccerway
  • Souleymane Karamoko – French league stats at LFP – also available in French
  • Souleymane Karamoko at L'Équipe Football (in French)