Susanna Eises

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Susanna Eises
Rayuwa
Haihuwa Windhoek, 18 ga Janairu, 1991 (33 shekaru)
ƙasa Namibiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga

Susanna Eises (an Haife ta a ranar 18 ga watan Janairu 1991) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Namibiya ta mata wacce ke taka leda a matsayin mai tsaron gida.

Eises ta fara buga wa kungiyar kwallon kafa ta Okahandja Beauties FC wasa. An zabe ta a shekara ta 2006 a kungiyar kwallon kafa ta mata ta Namibia a matsayin mai tsaron baya har sai da ta zama mai tsaron gida a tsakiyar shekarar 2011, matsayin da ta rike har zuwa Yuli 2012 har zuwa lokacin da aka dakatar da ita.[1]

Eises na cikin tawagar a gasar cin kofin matan Afirka ta shekarar 2014. A matakin kulob tana buga wa Komas Nampol Ladies FC ta Namibia wasa.[2] [3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Marketing, Intouch Interactive. "Eises repents in hope of getting Gladiators place back - Sports - Namibian Sun" . www.namibiansun.com . Retrieved 24 August 2020.
  2. "Shipanga names Gladiators for Women Championship" . nfa.org.na . 2 October 2014.
  3. "Host Namibia unveil final squad" . cafonline.com . 3 October 2014.