Windhoek

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Windhoek
Windhoek (en)
Windhoek (af)
Windhuk (de)
Otjomuise (hz)


Wuri
Map
 22°34′12″S 17°05′01″E / 22.57°S 17.0836°E / -22.57; 17.0836
JamhuriyaNamibiya
Region of Namibia (en) FassaraKhomas Region (en) Fassara
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 431,000 (2020)
• Yawan mutane 83.97 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 5,133,000,000 m²
Altitude (en) Fassara 1,650 m
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 1840
Tsarin Siyasa
• Gwamna Sade Gawanas (en) Fassara (1 Disamba 2021)
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
UTC+02:00 (en) Fassara
Tsarin lamba ta kiran tarho 61
Wasu abun

Yanar gizo windhoekcc.org.na
Windhoek.
Parlamentsgärten, Windhoek

Windhoek (lafazi: /fintuk/) birni ne, da ke a yankin Khomas, a ƙasar Namibiya. Shi ne babban birnin ƙasar Namibiya kuma da babban birnin yankin Khomas. Windhoek tana da yawan jama'a 325,858, bisa ga jimillar 2011. An gina birnin Windhoek a shekara ta 1840.

Windhoek zoo park