Timothy Danladi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Timothy Danladi
Rayuwa
Haihuwa Katsina, 15 Oktoba 1996 (27 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Timothy Danladi (an Haife shi 15 October 1995) haifafen dan Nigeria dan kwallo duniya mai taka leda a kulub din Eyimba, a matsayin mai kare gida.

Aiki[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shine a katsina, Danladi ya buga kwallo a kullub din Taraba, Katsina United da kuma Eyimba.[1]

Ya samu buga wa Nijeria kwallon kasa da kasa a shekara ta 2018.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Timothy Danladi". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmermann. Retrieved 13 November 2020.
  2. "Timothy Danladi". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmermann. Retrieved 13 November 2020.