Tony De Nobrega

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tony De Nobrega
Rayuwa
Haihuwa 2 ga Faburairu, 1969 (55 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa da association football coach (en) Fassara
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Antonio "Tony" De Nobrega (an haife shi a ranar 2 ga watan Fabrairu shekara ta 1969 a Cape Town ) kocin ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda a halin yanzu yake jagorantar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta National First Division Vasco da Gama .[1]

Ya jagoranci kulob din Premier Soccer League Bloemfontein Celtic daga Fabrairu shekara ta 2006 har zuwa watan Afrilu na shekara ta 2007.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Celtic's late show stuns Stars". Independent Online. 30 April 2007. Retrieved 13 March 2011.
  2. "Celtic's late show stuns Stars". Independent Online. 30 April 2007. Retrieved 13 March 2011.