Vincent Eze Ogbulafor
Appearance
![]() | |
---|---|
mutum | |
Bayanai | |
Jinsi | namiji |
Ƙasar asali | Najeriya |
Suna | Vincent |
Shekarun haihuwa | 1949 |
Lokacin mutuwa | 2022 |
Sana'a | ɗan siyasa |
Ɗan bangaren siyasa | Peoples Democratic Party |
![]() |
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
![]() |
Vincent Eze Ogbulafor (ranar 24 ga watan Mayun 1949 - ranar 6 ga watan Oktoban 2022) [1]ɗan siyasar Najeriya ne.
Ya kasance shugaban jam'iyyar adawa, a matsayinsa na ɗan jam'iyyar People's Democratic Party of Nigeria. [2]Kafin wannan muƙamin, ya kasance Sakataren jam’iyyar na ƙasa. Ya ajiye muƙaminsa na kujerar ne bayan da aka tuhume shi da laifin rashin kuɗi a lokacin da yake riƙe da muƙamin minista.[3]
Ya kasance Yariman Olokoro, Umuahia ta Kudu, ƙaramar hukumar jihar Abia.
Ogbulafor ya mutu a ranar 6 ga watan Oktoban 2022, yana da shekaru 73.[4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Vincent Ogbulafor, former PDP chairman, is dead". 8 October 2022.
- ↑ The Burden Vincent Ogbulafor Doesn't Deserve". Thisday. 26 October 2002. Retrieved 17 May 2011.
- ↑ "Ogbulafor Resigns". allafrica.com. 13 May 2010. Retrieved 17 May 2011.
- ↑ Former PDP National Chairman, Vincent Ogbulafor is Dead". This Day Live. 8 October 2022. Retrieved 8 October 2022.