Wallam (sashe)
Appearance
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||
| |||||
Wuri | |||||
| |||||
Jamhuriya | Nijar | ||||
Yankin Nijar | Tillabéri | ||||
Babban birni | Wallam | ||||
Yawan mutane | |||||
Faɗi | 327,224 (2012) | ||||
• Yawan mutane | 14.81 mazaunan/km² | ||||
Labarin ƙasa | |||||
Yawan fili | 22,093 km² |
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/8/83/StateLibQld_1_14874_Wallam_Crossing_in_Bollon%2C_1927.jpg/220px-StateLibQld_1_14874_Wallam_Crossing_in_Bollon%2C_1927.jpg)
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/8/8c/US-Niger_bas_in_Quallam.png/220px-US-Niger_bas_in_Quallam.png)
Wallam ko Ouallam sashe ne daga cikin sassan dake a yankin Tillabéri, na Jamhuriyyar Nijar. Babban birnin sashen shine garin Wallam. Bisa ga kidayar da akayi a shekarar 2011, yawan mutane a sashen ya kai 383 632[1].
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Annuaires_Statistiques" (PDF). Institut National de la Statistique. Retrieved 13 January 2020.