Abdul-Aziz Nyako

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdul-Aziz Nyako
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

6 ga Yuni, 2015 -
Mohammed Magoro - Aisha Dahiru Ahmad
District: Adamawa Central
Rayuwa
Haihuwa Jihar Adamawa, 18 Oktoba 1971 (52 shekaru)
Karatu
Makaranta Jami'ar Tsaron Nijeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Addini Musulunci
Jam'iyar siyasa African Democratic Congress (en) Fassara

Abdul-Aziz Murtala Nyako (an haife shi 19 Disamba 1970) ɗan majalisar dattawa ne a tarayyar Najeriya daga jihar Adamawa . Yana wakiltar Adamawa ta tsakiya a majalisar tarayya ta 8 a yanzu.[1] Sanata Nyako shi ne shugaban kwamitin ayyuka na musamman na majalisar wakilai ta ƙasa ta 8.[2]

An zabi Nyako a matsayin sanata a majalisar wakilai ta 8 a karkashin jam’iyyar APC amma daga baya ya sauya sheka zuwa jam’iyyar African Democratic Congress domin tsayawa takarar gwamnan Adamawa.[3] Ɗan tsohon gwamnan jihar Adamawa, Murtala Nyako.

Sanatan Adamawa ta tsakiya ya kunshi kananan hukumomi bakwai.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2020-05-07. Retrieved 2023-03-23.
  2. https://nass.gov.ng/mp/profile/525 Archived 2023-03-23 at the Wayback Machine
  3. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2019-03-09. Retrieved 2023-03-23.