Abdullah Al-Mayhoub
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Benghazi, 1945 |
| ƙasa | Libya |
| Mutuwa | Kairo, 3 ga Janairu, 2012 |
| Karatu | |
| Harsuna |
Larabci Faransanci |
| Sana'a | |
| Sana'a |
ɗan siyasa, lauya da university teacher (en) |
| Employers | Jami'ar Benghazi |
Abdullahi Musa Al-Mayub ( Larabci: عبد الله موسى الميهوب), wanda kuma aka fi sani da Abdelallah Moussa El-myehoub mamba ne na majalisar rikon kwarya ta Libya mai wakiltar birnin Al Qubah.[1] Ya sami digiri a fannin ilimin Falsafa daga jami'a a Faransa kuma a baya ya zama shugaban sashen makarantar lauya a jami'ar Benghazi.[1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ 1.0 1.1 "National Transitional Council". Benghazi: National Transitional Council. 2011. Archived from the original on 27 July 2011. Retrieved 25 August 2011.