Abubakar Mohammed
Appearance
3 ga Yuni, 2003 - 5 ga Yuni, 2007 District: Gombe Central | |||
| Rayuwa | |||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Harshen uwa | Hausa | ||
| Mutuwa | 2021 | ||
| Karatu | |||
| Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||
An zabi Sa’ad Abubakar Mohammed a matsayin Sanata mai wakiltar mazabar Gombe ta Tsakiya a jihar Gombe, Najeriya a watan Afrilun 2003 a kan jam’iyyar PDP. Ya rike ofis daga Mayu 2003 zuwa Mayu 2007.[1] An naɗa shi memba na kwamitocin Ayyuka da kan Tsaro da Leken asiri. Bai sake tsayawa takara ba a takarar watan Afrilun 2007[2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Senators". Dawodu. Archived from the original on 1 May 2010. Retrieved 2010-04-13.
- ↑ Semiu Okanlawon; Niyi Odebode; Fidelis Soriwei John Alechenu; Josiah Oluwole; Akin Oyedele; Musikilu Mojeed (5 Dec 2006). "Primaries: 32 senators out - Protest trails Ali's wife's victory, Nzeribe others reject results". The Punch. Archived from the original on 2013-02-09. Retrieved 2010-04-13.