Ahmad Hasan al-Zayyat
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa |
Q12235398 |
| ƙasa | Misra |
| Harshen uwa | Larabci |
| Mutuwa | 12 ga Yuni, 1968 |
| Karatu | |
| Makaranta | Jami'ar Al-Azhar |
| Harsuna | Larabci |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan jarida, marubuci da Malami |
| Employers | Jami'ar Amurka a Alkahira |
| Muhimman ayyuka |
Waḥyu alrrisālh (en) |
| Mamba | Kwalejin Larabawa ta Dimashƙu |

Ahmad Hasan al-Zayyat ( Larabci: أحمد حسن الزيات ), ya kasan ce marubuci ne masanin kuma dan siyasa da masanin siyasar Masar wanda ya kafa mujallar adabi ta Masar mai suna al-Risala, aka bayyana a matsayin "mafi mahimmancin ilimi kowane mako a cikin 1930s Misira da kasashen Larabawa." An haife shi a ƙauyen Kafr Demira, Talkha a cikin dangin gidan talakawa na lokacin, al-Zayyat ya yi karatu a jami'ar Al-Azhar kafin ya fara karatun shari'a a biranen Alkahira da Paris. Ya koyar da adabin Larabci a Jami’ar Amurka da ke Alkahira, sannan ya yi shekara uku a Bagadaza, kafin ya kafa al-Risala a 1933. Ya shirya ar-Risala, wata mujallar adabi da aka buga a Alkahira.
Ya yi kakkausar suka ga Naziyanci da ra'ayoyin nuna wariyar launin fata.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.