Jump to content

Alhaji Habu Adamu Jajere

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Alhaji Habu Adamu Jajere
Rayuwa
Haihuwa 1954 (71/72 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta University of East London (en) Fassara
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a business executive (en) Fassara

[1]Alhaji Habu Adamu Jajere (An haifi shi Habu a shekarar 1954). shi ne tsohon shugaban kungiyar masu sayar da man fetur mai zaman kanta ta Najeriya (IPMAN). Ya kuma jagoranci ƙungiyar har tsawon shekaru huɗu. Habu Jajere ya kasance zakaran da aka karrama da kyautar Kwame Nkurumah African Leadership Award a Ghana.[2][3]

Shi ne Ciyaman / Shugaba na Hajaaj Nigeria Ltd.[ana buƙatar hujja]

An haifi Habu Jajare a shekara ta (1954) kuma yana da aure da ‘ya’ya shida.[ana buƙatar hujja]

  1. "Cowrie Flour Mills". cowrieflourmills.com. Archived from the original on 31 March 2012. Retrieved 25 August 2011.
  2. "NIPCO Nigerian Plc". Archived from the original on 7 March 2011. Retrieved 25 August 2011
  3. "CFM's economic contribution gets presidential recognition". sunnewsonline.com. The Sun News. 31 May 2022. Retrieved 28 March 2024.