Aliyu Ibrahim

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Aliyu Ibrahim
Rayuwa
Haihuwa Najeriya
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Nasarawa United F.C.-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Aliyu Ibrahim kwararren dan wasan kwallon Najeriya ne, wanda ke taka leda a matsayin dan wasa na gaba a Nasarawa United F.C.[1]

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

A watan Janairun shekarar 2014, koci Stephen Keshi, ya gayyace shi da a saka shi cikin tawagar 'yan wasa 23 na Najeriya a gasar cin kofin kasashen Afirka na shekarar 2014.[2][3] Ya taimaka wa kungiyar zuwa matsayi na uku bayan Najeriya ta doke Zimbabwe da ci 1-0.[4][5]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Keshi names Chan squad". kickoffnigeria.com. Archived from the original on 8 February 2014. Retrieved 10 February 2014.
  2. "Nigeria coach Stephen Keshi names weakened CHAN Squad". bbc.com/. Retrieved 10 February 2014.
  3. "Nigeria announce 23-man CHAN squad". goal.com. Retrieved 10 February 2014.
  4. "Nigeria win Chan bronze". kickoff.com. Archived from the original on 9 June 2014. Retrieved 10 February 2014.
  5. "CHAN 2014: Eagles win bronze". sunnewsonline.com. Archived from the original on 18 February 2014. Retrieved 10 February 2014.