Annouscka Kordom

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Annouscka Kordom
Rayuwa
Haihuwa Windhoek, 12 ga Augusta, 1997 (26 shekaru)
ƙasa Namibiya
Karatu
Harsuna Harshen Namlish
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Annouscka Brummelda Kordom (an haife ta a ranar 12 ga watan Agusta 1997)[1] 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Namibia wacce ke taka leda a matsayin 'yar wasan gaba ga ƙungiyar mata ta ƙasar Namibia.[2] Ta kasance cikin tawagar a gasar cin kofin matan Afirka ta shekarar 2014.[3] A matakin kulob ta buga wasa a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta JS Academy a Namibia.[4] Ta yi wasan ƙwallon ƙafa na kwaleji a Jami'ar Corban da ke Amurka.[5][6]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Annouscka Kordom names Gladiators for Women Championship" . nfa.org.na . 2 October 2014.
  2. "Competitions - 11th Edition Women AFCON- GHANA 2018 - Team Details - Player Details" . CAF .
  3. "Annouscka Kordom - Women's Soccer" . Corban University Athletics.
  4. "Shipanga names Gladiators for Women Championship" . nfa.org.na . 2 October 2014.
  5. "Host Namibia unveil final squad" . cafonline.com . 3 October 2014.
  6. "Annouscka Kordom - Women's Soccer" . Corban University Athletics.