Jump to content

Babajimi Adegoke Benson

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Babajimi Adegoke Benson
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
District: Ikorodu
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2015 -
Rayuwa
Haihuwa Ikorodu, 30 ga Maris, 1972 (52 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Makaranta Jami'ar Jihar Lagos
London Guildhall University (en) Fassara
Makarantar Koyan Lauya ta Najeriya
Warwick Business School (en) Fassara
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Babajimi Adegoke Benson dan siyasar Najeriya ne kuma dan majalisar wakilai ta Najeriya mai wakiltar mazabar tarayya ta Ikorodu a jihar Legas. An fara zaben Benson a matsayin dan majalisar wakilan Najeriya a shekarar 2015 don wakiltar mazabar tarayya ta Ikorodu a jihar Legas. An sake zabe shi a karo na biyu a shekara ta 2019 kuma tun daga nan aka sake zabensa karo na uku a babban zaben Najeriya na 2023 a Najeriya.'[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "A Cerebral Lawmaker, Babajimi Benson Clocks 50". www.thisdaylive.com. Retrieved 2023-03-05.