Betta Edu
Appearance
|
| |||
| |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | Jahar Cross River, 27 Oktoba 1986 (39 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Karatu | |||
| Makaranta |
Federal Government Girls College, Calabar (en) Texila American University (en) London School of Hygiene & Tropical Medicine (en) Jami'ar Calabar | ||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | likita da ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress | ||

Betta C. Edu (an haifeta ranar ashirin da bakwai 27 ga watan Oktoba, a shekara ta alif dubu ɗaya da ɗari tara da tamanin da shida 1986) yar Najeriya ce yar asali jahar cross River ce yar siyasa ce wanda a halin yanzu ita Ministan Agaji al'amura da Rage Talauci. Ta yi aiki a matsayin ta na shugabar mata ta All Progressive Congress Ita ce Kwamishinan lafiya na jihar Kuros Riba har sai da ita murabus a shekarar dubu biyu da ashirin da biyu 2022.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.