Blessing Edoho

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Blessing Edoho
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 5 Satumba 1992 (31 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Pelican Stars F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 1.61 m

Blessing Edoho (an haife ta a ranar 5 ga watan Satumba,shekara ta alif ɗari tara da casa'in da biyu1992A.C) a Najeriya. 'yar wasan ƙwallon ƙafa ta mata ta Najeriya ce wanda ke buga ƙwallon ƙafa a tawagar mata ta kasar Najeriya.[1][2][3]

Ayyukan kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Edoho ta fara buga wasanta na kasa da kasa a gasar cin kofin duniya ta mata na FIFA U-20 na 2010. [4] A watan Mayun 2015 an kira Edoho ta buga wa tawagar Najeriya wasa a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta a shekarar 2015.[5]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Blessing Edoho-Player Profile-Football".
  2. Profile". FIFA.com. Archived from the original on 10 June 2015. Retrieved 20 June 2015.
  3. "List of Players-2015 FIFA Women's World Cup" (PDF). Fédération Internationale de Football Association. Retrieved 20 June 2015.
  4. http://www.soccerpunter.com/players/135282-Blessing-Edoho
  5. "Falcons fly out with high hopes". Nigeria Football Federation. 19 May 2015. Retrieved 1 September 2019.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]