Bunmi Adelugba
Appearance
| mutum | |
| Bayanai | |
| Jinsi | mace |
| Ƙasar asali | Najeriya |
| Suna |
Bunmi (mul) |
| Harsuna | Turanci da Yarbanci |
| Sana'a | ɗan siyasa |
| Mai aiki |
Ekiti State House of Assembly (en) |
Bunmi Adelugba ƴar siyasar Najeriya ce kuma ƴar majalisa mai wakiltar mazaɓar Emure a majalisar dokokin jihar Ekiti. Ita ce shugabar majalisar a halin yanzu kuma mace ta farko da ta jagoranci majalisar.[1][2][3] An zaɓe ta a ranar 21 ga watan Nuwamban 2022 bayan tsige Gboyega Aribisogan.[4][5][6]
Tarihin Rayuwa
[gyara sashe | gyara masomin]Adelugba tana da digiri na biyu a fannin sarrafa kuɗi. Tana da gogewar sama da shekaru ashirin a cikin dubawa, sabis na shawarwari na kamfanoni da shawarwarin kuɗi. Ta kasance tsohuwar mai ba gwamnatin jihar Ekiti shawara kan harkokin kuɗaɗen shiga.[4][7]
Kyaututtuka da karramawa
[gyara sashe | gyara masomin]Ta kasance memba a Cibiyar Chartered Accountants of Nigeria (FCA), Chartered Institute of Taxation of Nigeria (FCTI) da kuma Chartered Public Finance Accountant (CPFA).[4][7]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ https://dailypost.ng/2022/11/21/ekiti-assembly-surmount-crisis-to-elect-first-female-speaker/
- ↑ https://thenationonlineng.net/ekiti-assembly-crisis-oyebanji-receives-new-speaker-adelugba/
- ↑ https://independent.ng/ekiti-assembly-boils-gets-new-speaker-impeaches-aribisogan/
- ↑ 4.0 4.1 4.2 https://www.thecable.ng/close-up-olubunmi-adelugba-the-ex-commissioner-whos-ekitis-first-female-speaker/amp
- ↑ https://dailytrust.com/ekiti-assembly-gets-first-female-speaker-aribisogan-impeached/
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-06-07. Retrieved 2023-04-04.
- ↑ 7.0 7.1 https://www.icirnigeria.org/profile-meet-olubunmi-adelugba-ekiti-first-female-speaker/