Chinyere Igwe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Chinyere Igwe
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
District: Port Harcourt II
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

6 ga Yuni, 2007 -
Rayuwa
Haihuwa Jihar rivers, 18 Satumba 1965 (58 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Harshen Ibo
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Ibo
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Rivers State People's Democratic Party (en) Fassara
Peoples Democratic Party

Chinyere Emmanuel Igwe (an haife shi a 18 ga watan Satumba 1965) dan siyasa ne na jam'iyyar People's Democratic Party daga jihar Rivers, Nigeria. Shi ne kwamishinan raya birane na yanzu, bayan an rantsar da shi a ranar 18 ga Disamba shekarar 2015.[1] Haka kuma tsohon dan majalisar wakilan Najeriya ne daga Fatakwal II, daga 2007 zuwa 2011.[2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Wike To Swear-In Commissioners, Today …Special Advisers, Tomorrow". The Tide. 18 December 2015. Retrieved 14 February 2016.
  2. "Hon. Chinyere Emmanuel Igwe". nassnig.org. Archived from the original on November 29, 2020. Retrieved 14 February 2016.
  3. "Chinyere Igwe Archives | Premium Times Nigeria" (in Turanci). Retrieved 2022-02-22.