Dutsen Kura (Kafur)
Dutsen Kura | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jiha | Jihar Katsina |
Dutsen Kura gari ne dake a Ƙaramar hukumar Kafur ta Jihar Katsina Najeriya.[1][2][3][4] Dutsen Kura gari ne na shahararren ɗan jaridar nan na sashen Hausa na DW dake a ƙasar Jamus wato Zaharaddin Umar Dutsen-kura. Kuma gari ne na Alhaji Khalil Bako, tsohon sakataren dindindin a ma'aikatar ƙananan hukumomi da masarautu ta jihar katsina sannan shi ne dagacin garin na Dutsen-kura baya ga haka ya riƙe Kwamishina na dindindin a ma'aikatar samarda aiyuka ta jihar Katsina [5][6]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ https://www.citydir.org/NG/Katsina/Kafur/Dutsen-Kura/Cities/Dutsin-Kura/
- ↑ https://www.mindat.org/feature-9411178.html
- ↑ http://nigeria.places-in-the-world.com/9411178-region2-dutsen-kura.html[permanent dead link]
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-04-14. Retrieved 2021-04-14.
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-04-14. Retrieved 2021-04-14.
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-04-14. Retrieved 2021-04-14.