Ebitimi Agogu
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | 26 Disamba 1987 (38 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Ataka | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Ebitimi Agogu (an haife ta ranar 26 ga watan Disamba, 1987) a Otuan, Jihar Bayelsa.[1] ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce, wadda ke buga wa kugiyar Bayelsa United FC wasa[2]
Ayyuka
[gyara sashe | gyara masomin]Agogu wadda ta fara taka leda a kungiyar Bayelsa United, ta sanya hannu ga kungiyar Sharks FC ta Port Harcourt a shekarar 2010, [3] bayan nasarar wasanni biyu tare da kungiyar da ta dauki Kofin WAFU ta 2010 a Togo, ya sanya hannu a kan Shooting Stars FC amma daga baya aka bayar da shi aro ga Ocean Boys FC a wannan lokacin. [4] A watan Janairun 2012 ya koma Sharks Ya bar Shooting Stars FC a Janairun 2013 kuma ya sanya hannu tare da Nembe City kafin ya koma Bayelsa United a farkon kakar 2014.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Football : Ebitimi Agogu - Footballdatabase.eu
- ↑ The Predictor's pick for NPFL season - SuperSport - Football
- ↑
- ↑ "Coca-Cola FA Cup: Ocean squad depleted - Details - The Nation". Archived from the original on 2016-03-04. Retrieved 2020-11-07.