Ebitimi Agogu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ebitimi Agogu
Rayuwa
Haihuwa 26 Disamba 1987 (36 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Ocean Boys F.C. (en) Fassara2007-2007
Bayelsa United F.C.2008-2010289
Sharks FC2010-2010267
Ocean Boys F.C. (en) Fassara2011-2011
Shooting Stars SC (en) Fassara2011-2012153
Nembe City F.C. (en) Fassara2013-2013
Bayelsa United F.C.2014-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Ebitimi Agogu (an haife ta ranar 26 ga watan Disamba, 1987) a Otuan, Jihar Bayelsa.[1] ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce, wadda ke buga wa kugiyar Bayelsa United FC wasa[2]

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Agogu wanda ta fara taka leda a Bayelsa United kuma ya sanya hannu a kan Sharks FC na Port Harcourt a shekarar 2010, [3] bayan nasarar wasanni biyu tare da kungiyar da ta dauki Kofin WAFU ta 2010 a Togo, ya sanya hannu a kan Shooting Stars FC amma daga baya aka bayar da shi aro ga Ocean Boys FC a wannan lokacin. [4] A watan Janairun 2012 ya koma Sharks Ya bar Shooting Stars FC a Janairun 2013 kuma ya sanya hannu tare da Nembe City kafin ya koma Bayelsa United a farkon kakar 2014.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Football : Ebitimi Agogu - Footballdatabase.eu
  2. The Predictor's pick for NPFL season - SuperSport - Football
  3. [1]
  4. "Coca-Cola FA Cup: Ocean squad depleted - Details - The Nation". Archived from the original on 2016-03-04. Retrieved 2020-11-07.