Emmanuel Daniel (Ɗan ƙwallon ƙafa)
Appearance
|
| |||||||||||||||||||||||||||
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||
| Haihuwa | 17 Disamba 1993 (31 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||
|
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga | ||||||||||||||||||||||||||
| Nauyi | 88 kg | ||||||||||||||||||||||||||
| Tsayi | 174 cm | ||||||||||||||||||||||||||

Emmanuel Shinkut Daniel (an haife shi ranar 17 ga watan Disamban shekarar 1993) golan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ya wakilci Najeriya a Gasar Wasannin yankin Afirka na shekarar 2015 da Gasar Olympics na bazara na shekarar 2016.[1]
Ayyukan ƙasa da ƙasa
[gyara sashe | gyara masomin]
Daniel ya samu kiransa na farko zuwa babbar ƙungiyar kasar Najeriya domin buga wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta shekarar 2018 da kasar Zambia a cikin watan Oktoban shekarar 2016.
Girmamawa
[gyara sashe | gyara masomin]Najeriya U23
- Lambar tagulla ta Olympic: shekarar 2016